Labarai

Da DUMI-DUMI: Yanzu-Yanzu Dubban Mazauna Kano sun fito Zanga zanga akan kalaman da tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump yayi.

Da DUMI-DUMI: Yanzu-Yanzu Dubban Mazauna Kano sun fito Zanga zanga akan kalaman da tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump yayi.

Najeriya 🇳🇬 — Dubban mazauna Jihar Kano sun fito kan tituna domin zanga-zanga mai yawa, suna yin tir da kalaman tsohon shugaban ƙasar Amurka Donald Trump game da zargin kisan Kiristoci a Najeriya.

Masu zanga-zangar sun zargi Trump da Amurka da ƙoƙarin haifar da rikici da rarrabuwar kai a ƙasar. Sun kuma yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta kare ‘yancin mulkin ƙasa daga abin da suka kira tsoma bakin ƙasashen waje da yaɗa bayanan ƙarya.

GADAI BIDIYON ANAN 

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button
X
KALLI BIDIYON ANAN