Kannywood

MashaAllah Jaruma Rahama Sadau Ta sama Mukami A Gwamnatin Tunubu

Gwamnatin tarayya ta nada jarumar fina-finai Rahama Sadau a matsayin mamba a kwamitin gwamnati da ke kula da shirin saka hannun jari a fannin kirkire-kirkiren zamani (iDICE).

Rahama sadau ta wallafa wannan labarin ne a shafinta na Twitter da na facebook ayau inda take bayyana godiyarta ga Mataimakin shugaban kasar Najeriya Alh. KASHIM SHETTIMA.

ZAKU IYA KALLON BIDIYOYI DA HOTUNA KAITSAYE A KASA

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Kalli Bidiyon Anan

X
KALLI BIDIYON ANAN