Labarai

Shugaba Tinubu Ya Taya Sheikh Dahiru Bauchi Murnar Cika Shekaru 100 A Duniya

Shugaba Tinubu Ya Taya Sheikh Dahiru Bauchi Murnar Cika Shekaru 100 A Duniya

Shugaban ya bayyana Shehin Malamin a matsayin wata Fitila da ta bayar da gudunmuwa wajen haskaka koyarwar Addinin Musulunci da yaɗa kyawawan ɗabi’u a Najeriyar mu ta yau.

Shugaban ya kuma gode wa jagoran darikar Tijjaniyya bisa sadaukar da rayuwarsa wajen yada ilimi da bunkasa kyawawan dabi’u ga ‘yan Najeriya.

A wani mataki na nuna murna ga cikan malamin shekaru dari a duniya, shugaba Tinubu ya yi wa Shehin Fatan tsayin rai tare da gamawa da duniya lafiya.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Tallafin Ramadan N75,000 Daga Gwamnati

X
KALLI BIDIYON ANAN